Kwamitin gudanarwar hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ya nada tsohon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Austin Eguavoen a matsayin sabon...
Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta bada umarnin dawowa ci gaba da gasar cin kofin kwararru ta kasa na kakar wasa ta shekarar 2020/2021 a...
Gwamnatin jihar Jigawa ta kashe naira miliyan tamanin wajen sayo madarar tamowa. Gwamnatin jihar ta ce, ta sayo akalla katan dubu uku da dari shida da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero da yammacin jiya Talata a fadarsa da ke birnin tarayya Abuja. Hakan na...
Gwamnatin tarayya ta amince da biyan kudaden Ariya ga kungiyoyin Jami’oi ta NASU da kuma mambobin kungiyar ma’aikatan jami’oi ta SSANU. Hakan na cikin wata sanarwa...
Hukumomin tsaro sun tabbatar da mutuwar mutane 20 a garin Tungar Kwana da ke karamar hukumar Mafara a jihar ta Zamfara. Kakakin ‘yan sandan jihar SP...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya taya tsohon gwamnan jihar Rabi’u Musa Kwankwaso murnar cika shekaru 64 a duniya. Mai taimakawa gwamna Ganduje kan kafafan sada...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nada Mr. Lione Emmanuel Soccia a matsayin sabon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Kano...
Ma’aikatar matasa da wasanni ta shawarci hukumar kwallon kafa ta kasa NFF da ta saka baki kan rikicin zaben kungiyar kwallon kafa ta jihar Anambra. Ma’aikatar...
Kungiyar dattawan arewa ta northern elders forum ta shawarci masu gudanar da zanga-zangar rushe ‘yan sandan SARS da su kawo karshen boren da suke yi. Hakan...