Dan wasan Najeriya dake taka leda a kungiyar kwallon kafa ta KRC Genk Cyriel Dessers ya nuna takaicin sa kan rashin saka shi cikin tawagar ‘yan...
Rundunar ‘yan sanda jihar Kano ta kama wani mutum da ya kware wajen buga takardun daukar aiki na bogi. Mutumin mai suna Rabi’u Sani mazaunin karamar...
Kwalejin horar da tsaftar muhalli ta Jihar Kano , School of Hygiene , zata fara karatun hadaka na sauyin Dalibai da Malamai daga makarantar aikin lafiya...
Gwamnatin jihar Kano tace zata gyara titunan jihar Kano da suka lalace musamman ma sanadiyyar damuna. Manajan darakatan hukumar kula da gyaren titunan Idris Wada Sale...
Kwalejin horar da tsaftar muhalli ta Jihar Kano , School of Hygiene , zata fara karatun hadaka na sauyin Dalibai da Malamai daga makarantar aikin lafiya...
Kungiyar da ke rajin tabbatar da daidaito da gaskiya a ayyukan gwamnati SERAP ta yi barazanar gurfanar da majalisun dokokin tarayyar kasar nan da kuma kungiyar...
Sifeto Janar na ‘yan sandan kasar nan Muhammed Adamu ya amince da yiwa wasu manyan jami’an rundunar sauyin wajen aiki. Hakan na cikin wata sanarwar ce...
Majalisar dattijai ta kalubalanci ministan yada labarai da raya al’adu Alhaji Lai Muhammed game da wasu ayyuka da ma’aikatarsa ta gudanar a cikin kasafin kudin bana....
A Karo na biyu cikin kwanaki biyu tsohon shugaban hukumar tattara haraji ta kasa Babatunde Fowler ya sake gurfana gaban hukumar yaki da cin hanci da...
Humumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta NECO ta ce za a ci gaba da rubuta jarrabawar a ranar litinin mai zuwa 9 ga watan nuwamban da...