kungiyar makarantu masu zaman kansu ta kasa reshen Jihar Kano NAPPS ta amince da rage kaso 25 na kudin makarantar dalibai a zango na 3. ...
Jam’iyyar PDP ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya bada umarnin dawo da farashin man fetur kamar yadda yake a baya. Hakan na cikin...
Shugaban majalisar dattijai sanata Ahmed Lawan, y ace Najeriya ta dau turbar ci gaba duk da halin matsi da ake fuskanta a wannan lokaci. Sanata...
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta ce akalla mutane 76 ne suka rasa rayukansu sanadiyar cutar shawara wato Yellow fever cikin kwanaki 11. ...
A kalla mutane 18 ne suka rasa rayuwakansu sakamakon hatsarin kwale-kwale a Kogin Buji da ke karamar hukumar Itas Gadau. Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano ta bayyana fargabar ta kan Karin kudaden cike takardun rantsuwa da na shigar da kara da sauran abubuwan da...
Kungiyar tsoffin daliban Kwalejojin Kimiyya na jihar Kano da Jigawa KASSOSA ta bayyana damuwarta kan rashin kwararrun malamai a fannin da kuma rashin kayan aiki. Tsohon...
Ƙungiyar dillalan man fetur ta ƙasa shiyyar Kano ta ce, zata sayar da litar man a kan N168. Shugaban ƙungiyar Alhaji Bashir Ahmad Ɗan Malam ne...
Mai bai wa gwamnan Kano shawara kan al’amuran matasa Murtala Gwarmai ya yi rabon jakuna ga matasa. Gwarmai ya raba jakunan ne a cikin jerin tallafin...
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC, ta ce akwai yiwuwar karuwar cutar zazzabin Yellow Fever a wasu jihohin kasar nan. Shugaban sashen yada labarai da...