Tsohon kwamishinan ayyuka a gwamnatin Kano Engr. Mu’azu Magaji Ɗan Sarauniya ya ce yana fatan rasuwar mahaifin Kwankwaso ta zamo silar samun daidaito tsakaninsa da Ganduje....
Yau Jumu’a ashirin da biyar ga watan Disamba, rana ce da mabiya addinin Kirista a sassa daban-daban na duniya ke gudanar da bikin kirsimeti, domin murnar...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya aike da saƙon ta’aziyya ga tsohon gwamna Kwankwaso bisa rasuwar mahaifinsa. Hakan na cikin wata sanarwa da Kwamishinan yaɗa...
Rahotanni da ke fitowa yanzu-yanzu daga Kano na cewa, Allah ya karɓi ran mahaifin tsohon gwamnan jihar Rabi’u Musa Kwankwaso. Mai taimakawa Kwankwason kan yaɗa labarai...
Sabon rahoton ƙididdiga kan yawan masu sauraron kafafen yaɗa labarai da masu amfani da kayayyaki ya nuna cewa, gidan rediyon Freedom ne ke kan gaba a...
Gwamnatin Kano ta gurfanar da wata mata mai suna Fatima Ɗahiru mazauniyar Hotoro a babbar kotun jiha mai lamba biyu da ke sakatariyar Audu Baƙo, ƙarƙashin...
Kotun majistiri mai lamba 18 da ke gyaɗi-gyaɗi a Kano ta ƙi amincewa da bada belin budurwar da ta aika wa saurayinta ƴan fashi. A zaman...
Tsohon kwamishinan ayyuka na gwamnatin Kano Injiniya Mu’azu Magaji Ɗan Sarauniya ya soki shugaba jam’iyyar APC na Kano. A wata hira da Freedom Radio Ɗan Sarauniya...
Gwamnatin jihar Jigawa ta umarci ma’aikata ƴan ƙasa da mataki na 12 su ci gaba da aiki daga gida saboda sake ɓarkewar annobar Korona. Gwamnan jihar...
Ƴan sanda sun bankaɗo gidan da ake ajiyar makamai a Kano. Jami’in hulɗa da jama’a na ƴan sandan jihar DSP. Abdullahi Haruna Kiyawa ya ce, sun...