Kotun majistiri mai lamba biyar da ke gidan Murtala ƙarƙashin mai shari’a Hauwa Lawan Minjibir ta fara sauraron shari’ar matar da ake zargi da hallaka ƴaƴanta....
Jam’iyyar PDP ta dakatar da tsohon ɗan takarar gwamnan Kano Ibrahim Al’amin Little na tsawon wata guda. Sakataren yaɗa labaran jam’iyyar PDP na ƙaramar hukumar Nassarawa...
Wasu ƴan bindiga sun kai farmaki garin Minjibir da ke Kano inda suka ƙone motar ƴan sanda tare da sace wani attajiri. Wani mazaunin garin ya...
Kungiyar malaman jami’o’I a Najeriya ASUU, ta janye yajin aikin da ta dauki tsawon watanni tara tana yi. Shugaban kungiyar a kasar, Farfesa Biodun Ogunyemi, ne...
Hukumar Hisbah ta yi sulhu da masu gidajen kallo da wuraren shaƙatawa da masu ɗakunan taro na jihar Kano. A Talatar nan ne Hisbah ta gana...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin kwamitin karta-kwana na yaƙi da cutar Korona na ƙasa. Buhari ya ƙara wa’adin aikin kwamitin har zuwa watan Maris...
Jam’iyyar PDP mai adawa a Kano ta bai wa mai bai wa gwamnan Kano shawara kan al’amuran addinai Ali Baba A Gama Lafiya Fagge wa’adin awanni...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta cafke waɗanda ake zargi da kashe ɗan sanda tare da sace wani bature. A ranar 16 ga watan Afrilu na...
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Kano SEMA ta ce ambaliyar ruwa a shekarar 2020 ta yi sanadiyyar gonaki sama da 10, 000 sakamakon mamakon ruwan...
Wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da mutane biyu tare da hallaka wani guda a garin Falgore na ƙaramar hukumar Rogo. Lamarin ya faru ne...