Kwamitin shugaban kasa da ke kula da harkokin tattalin arzikin kasa, ya ce, akalla mutane miliyan 12 na fama da kangin talauci a jihohin Kano da...
Babban limamin Zazzau Shaikh Dalhatu Kasim Imam ya jagoranci jana’izar Marigayi Iyan Zazzau Alhaji Bashir Aminu, ya yin da Shaikh Sani Khalifa ya gudanar da addu´a...
Tsohon gwamnan jihar Kano Kuma sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau, ya ce zai gina katafaren wajen shan magani a Asibitin Aminu Kano a shekarar...
Kwalliya dai wata dabi’a ce mai dogon tarihi a tsakanin mata, inda a zamanin baya mata suke aiwatar da kwalliyar dai- dai da zamaninsu a lokutan...
Hukumar yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta tabbatar da cewa an samu masu ta’ammali da miyagun ƙwayoyi a cikin ƴan takarar shugabannin ƙananan hukumomi da...
Kungiyar tsofaffin daliban kwalejin Rumfa ta kasa ta ce shirin bayar da ilimi kyauta kuma wajibi na gwamnatin jihar Kano ba zai tabbatar ba har sai...
Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya bukaci hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa NEMA da ta hanzarta tallafawa mutanen da rikici ya raba da...
Kasar Burtaniya ta ce ta fitar da Yiro miliyon bakwai ga al’ummar Najeriya domin samar da abinci mai gina jiki da ruwan sha mai tsafta da...
Ana fargabar mutane biyu sun rasa rayukansu sanadiyar wani mumman hatsarin mota da ya abku da ranar yau akan titin western bye pass da ke nan...
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya yi wa al’ummar Najeriya jawabin shigowa sabuwar shekara da misalin karfe bakwai na safiyar yau Juma’a bayan da aka shiga daya...