An dage dawowa ci gaba da wasannin rana ta biyar a gasar kwallon kafa ta mata a Najeriya sakamakon rashin cika ka’idojin gwajin cutar Korona a...
Hukumar KAROTA ta ce, kamata ya yi ayi mata kyakykyawar fahimta akan ayyukanta na tsaftace harkokin sufuri a Tituna domin tana yi ne don sauya dabi’ar...
Kungiyar Kwadago reshen jihar Kano ta yi barazar gurfanar da gwamnan jihar Abdullahi Dr Abdullahi Umar Ganduje a gaban Kotu mudin bata dakatar da zaftari albashin...
Hukumar samar da lambar katin dan kasa a nan Kano ta ce, cunkoson al’umma da ake samu a cibiyoyin samar da katin dan kasa a jihar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da mataimakinsa Farfesa Yemi Osinbajo har ma da sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ne za a fara yiwa allurar riga kafin cutar...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA ta ce za ta rika daukar matakin hukuncin daurin watanni shida ko zabin tara ga duk...
Hukumar hana fasa-kwauri ta kasa ta sami nasara kama tarin harsasai da ya haura fiye da dubu biyar a jihar Imo dake kudancin kasar nan a...
Dan siyasar nan na jam’iyyar APC Alhaji Bello Isah Bayero ya rasu a daren ranar Alhamis. Iyalan marigayin sun shaida wa Freedom Radio cewa, marigayin ya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce masarautun Kano hudu za su lakume Naira milayan 100 cikin kasafin kudin bana domin kawata su. Kazalika an ware miliyan dari...
Mataimakin darakatan yada labarai na tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, Muhammad Sunusi Hassan ya musanta rade-radin da ake yadawa cewa an yi wa Atiku...