Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta karbi korafe-korafen aure fiye da kowanne lokaci daga farkon shekarar da muke ciki zuwa yanzu. Babban kwamandan hukumar...
Gwamnan jihar Zamfara Muhammad Matawalle na jihar Zamfara ya ce babu wani zabi da ya ragi illa a yi sulhu tsakanin gwamnati da ‘yan bindiga. Muhammad...
Majalisar zartaswa ta jihar Kano ta amince da kafa kwamiti da zai kawo sabbin tsare-tsare tare da sauya salon wasanni don kawo ci gaba a fannin....
Hukumomin kwallon kafa a kasar Ingla sun bawa shafukan sada zumunta na Twitter da Facebook damar bada kariya ga ‘yan wasan kwallon kafa da wasu ke...
Asusun tallafawa kananan yara na majalisar dinkin duniya wato Unicef ya fara ziyartar makarantun Firamare dake fadin jihar Kano domin duba kayayyakin kariya na Covid 19...
Kamfanin shirya gasar League ta Najeriya LMC ya sakawa kungiyar kwallon kafa ta Heartland tara bisa saba ka’idoji da dokokin wasa. Kungiyar dai tayi amfani da...
Mahaifan tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Nasarawa United da ya mutu Chineme Martins sun shigar da karar hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF da...
Tsohon kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano Muhammad Wakili ya musanta zargin da ake yadawa cewa ya rasu. CP Muhammad Wakili mai ritaya ya bayyana hakan...
Gawurtaccen dan bindigar nan da ake zargi shi ne ya jagoranci sace daliban makarantar sakandaren Kankara a jihar Katsina ya mika wuya ga jami’an tsaro. Auwalu...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire ta kasa JAMB ta ankarar da ‘ƴan Najeriya kan wasu masu shirya maguɗi a jarrabawa cibiyoyinta a...