Malamin nan Dr. Rabi’u Umar Rijiyar Lemo limamin masallacin Jumu’a na Imamul Bukhari da ke rijiyar Zaki ya yi martani kan hukuncin kotu na dakatar da...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, zai yi biyayya ga umarnin kotu na dakatar da shirin Muƙabalar malamai. Gwamnan ya bayyana hakan ne...
Kotun majistiri mai lamba 12 da ke gidan Murtala ta dakatar da Gwamnatin Kano daga shirin gabatar da Muƙabala tsakanin Malam Abduljabbar Kabara da Malaman Kano....
Wani likita mai suna Dr. Cyprian Nyong ya kafa tarihi wajen zama mutum na farko anan Nigeria da aka fara yiwa allurar rigakafin cutar Corona da...
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya ce gwamnonin yankin arewa maso gabashin kasar nan suna shirye-shiryen kafa kamfanin jiragen sama da kuma banki mallakin...
Gwamnonin yankin arewa maso gabashin kasar nan sun ce aikin kafa tashar samar da wutar lantarki na Mambila shaci fadi ne kawai har yanzu, domin kuwa...
Gwamnatin jihar Kano ta yi watsi da matsayar da Jama’atu Nasril Islam bisa jagorancin Sarkin Musulmi ta ɗauka kan shirin muƙabalar malamai a Kano. Da yake...
A daren jiya Laraba 3 ga watan Maris 2021, wasu mutane dauke da makamai da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sunyi kokarin kutsa kai...
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Gwaram a jihar Jigawa Alhaji Yuguda Hassan Kila ya rasu. Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Ƙunci da...
Majalisar zartarwa ta kasa (FEC) a jiya laraba ta amince da sake fasalta aikin titin Kano zuwa Abuja. Ministan ayyuka da gidaje Babatunde Raji Fashola ne...