Daya daga cikin ‘ya’yan fitaccen attajirin nan da ke jihar Katsina Alhaji Dahiru Mangal wato Nura Dahiru Mangal ya rasu sanadiyar hatsari da ya yi...
Kungiyoyi da dama a nahiyar Turai da fadin duniya, sun dau dogon zango suna samun nasara a wasanni daban-daban da suka fafata a gasar wasanni daban-daban....
Rahotanni dake fitowa daga kasar Spain na cewa za a yi gwanjon Motar Kawa (Luxurious), ta marigayi tsohon gwarzon dan wasan kasar Argentina Diego Maradona. Motar,...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jiha da ta bukaci hukumar yaki da fasakwauri ta kasa kwastam da ta gudanar da bincike tare da hukunta...
Kungiyar dattawan Arewa ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya tsawaita dokar hana zirga-zirgar jirgin sama a Zamfara da aka yi a baya-bayan nan zuwa...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta kori tsohon dan takarar gwamna a karkashin jam’iyyar Alhaji Aminu Ringim sakamakon zarginsa da laifukan cin amanar jam’iyya. Shugaban jam’iyyar...
Gwamnatin Tarayya ta ce babu dole ga duk dan Najeriya da bay a sa son ayi masa allurar rigakafin cutar corona. Karamin Ministan lafiya na kasar...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano za ta hada kai da ICPC don gudunar da bincike a hukumar kula...
Gwamnatin Najeriya ta amince da samar da cibiyoyi domin dawo da layukan wayar da suka bata ko aka sace a kananan hukumomin kasar 774. Hakan na...
Hadaddiyar kungiyar masu safarar kayan abinci da dabbobi zuwa kudancin Najeriya ta amince ta janye yajin aikin da ta shiga a makonnan. Kungiyar ta amince da...