Gwamnan jihar Gombe Alhaji Muhammad Inuwa Yahaya ya nada Malam Danladi Sanusi Maiyamba a matsayin sabon Mai Tangale. Nadin nasa na cikin wata sanarwa ce mai...
Fadar shugaban kasa ta ce akwai kwararan hujjoji da ke nuna cewa akwai jiragen sama da suke jefa makamai ga ‘yan bindiga a jihar Zamfara. Babban...
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta ce, zai yi wuya a kawo karshen cutar corona a shekarar 2021. A cewar Daraktan bada agajinn gaggawa na...
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe wasu cibiyoyin lafiya 3 sakamakon kin sabunta rijstar su na shekarar 2020. Wannan dai na cikin wata sanarwa da hukumar...
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da harin yan bindiga da yayi sanadiyyar mutuwar mutane shida tare da jikkata mutum guda a kananan hukumomin Igabi da Kauru...
Ma’aikatar lafiyar kasar Saudiya ta ce babu wanda zai shiga kasar da nufin aikin Hajjin bana sai wanda aka yiwa allurar rigakafin cutar corona. Wata Jaridar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wata mata mai suna Aisha Abdullahi Giade sakamakon zarginta da cin zarafin ‘yar kishiyarta. Mai magana da yawun rundunar...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan (JAMB) ta ce har yanzu ba ta tsayar da lokacin fara rajistar rubuta jarrabawar shiga makarantun gaba da...
Dr. Yahya Koshak mutumin da ya fara shiga rijiyar Zamzam yayin wani aikin yasa da aka gudanar a alif da dari tara da saba’in da tara...
Gwamnatin tarayya ta haramta duk wani aikin hakar ma’adanai a Jihar Zamfara tare da haramta shawagin jirage a sarararin samaniyar Jihar. Mashawarcin shugaban kasa kan harkokin...