Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB ta saki sakamakon jarrabawar ta bana. JAMB ta ce, daliban da suka rubuta jarrabawar a cibiyoyi fiye...
Gwamnatin jihar Kano za ta aikewa da hukumar KAROTA takardar gargadi sakamakon rashin tsaftar bandakunan su. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Getso ne ya bada umarnin, wanda...
Cristiano Ronaldo ya daidaita tarihin zakarun ‘yan wasan duniya wajen cin kwallaye 109 bayan cin kwallaye biyu a wasan da Portugal ta fafata da Faransa a...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ce, tana neman matashin nan ruwa a jallo da yayi ikirarin daina yin sallah sakamakon yi masa aski da aka...
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulƙadir Muhammed, ya ce, nan ba da jimawa ba, zai sanar da matakin da ya ɗauka kan ko zai tsaya takarar...
Shugaban bankin raya ƙasashen afurka, Dr. Akinwumi Adesina, ya ce, tattalin arzikin nahiyar afurka, ya yi asarar dala biliyan casa’in (190), sakamakon ɓullar cutar korona. Mista...
Hukumar tsaro ta civil defence ta tura da jami’anta mata don gadin makarantu a faɗin ƙasar nan baki ɗaya. Shugaban hukumar, Ahmed Audi, shine ya...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta aike wa Lionel Messi da sakon taya murnar zagayowar ranar haihuwarsa. A yau Alhamis 24 ga watan Yunin 2021 ne,...
Ma’aikatar matasa da wasanni ta Najeriya za ta horar da matasa sama da dubu 36 ilimin fasahar zamani wato tare da hadin gwiwar kamfanin Microsoft. Mataimakin...
Shugaban majalisar dattijai Ahmad Lawan ya ce zauren majalisar dokoki ta kasa na bukatar gyare-gyare tun ba yanzu ba. Lawan ya bayyana haka ne bayan da...