Kudurin kwarya-kwaryar kasafin kudin bana da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatarwa majalisar dattijai ya shiga karatu na biyu a Larabar nan. Shugaban majalisar Sanata Ahmad...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB ta ce a Larabar nan ne za ta fitar da sakamakon jarrabawar UTME ta bana. Shugaban hukumar...
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta ce zata dawo cigaba da yajin aikin da ta dakatar a jihar Kaduna bisa zargin saba yarjejeniya. NLC ta bayyana...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da gyaran dokar binciken kuɗin da gwamnati ke kashewa ta bana. A Talatar nan ne majalisar ta amince da karatu...
Mai horas da kungiyar kwallon Kwando ta Najeriya D’Tigers, ya gayyaci manyan ‘yan wasan NBA 12 da za su shiga cikin tawagar ‘yan wasa 49 wadanda...
Babban Sufeton Yan sandan kasar nan Alkali Baba Usman ya ce, yanayin hadin kai da ya gani tsakanin gwamnati da jami’an tsaro da kuma al’ummar Kano...
Hukumar wasan guje-guje da tsalle-tsalle ta duniya WA, ta cire sunan Shehu Gusau daga shafinta na karfar Internet a matsayin shugaban hukumar wasan guje-guje da tsalle-tsalle...
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bukaci Sojoji da su sake bude sansanin sojojin ruwa na Baga domin tabbatar da an bai wa manoma damar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa tsohon babban hafsan sojan ƙasa na ƙasar nan, laftanal janar Tukur Yusuf Buratai a matsayin jakadan Najeriya a ƙasar jamhuriyar...
Jami’an tsaro sun garzaya da tsohon ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙananan hukumomin Ɓagwai da Shanono Faruk Lawan, zuwa gidan yarin Kuje da ke birnin tarayya...