Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta jaddada aniyarta ta inganta kwarewar masu ruwa da tsaki kan kula da asarar rayuka. Yayin da yake...
Hukumar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle ta Najeriya, AFN, ta bude sansanin horas da ‘yan wasan da za su wakilci kasar nan a gasar Olympics ta 2020....
Kwalejin horas da manyan hafsoshin soji dake Jaji a jihar Kaduna ta kori wasu manyan jami’an soji biyu bisa zargin sata. Jami’an da lamarin ya shafa...
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban hukumar karɓar ƙorafin da yaƙi da cin hanci da rashawa Muhyi Magaji Rimin Gado. Majalisar ta ce ta...
Hukumar tsaron sirri ta DSS ta bayyana jagoran tsagerun yarbawa Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho a matsayin wanda ta ke nema ruwa...
Babbar Kotun Jihar Kano karkashin jagorancin Mai Shari’a Farouq Lawan a ranar Laraba ta aike da Jude Ameh da Ademola Aderibigbe gidan gyaran hali bisa zargin...
Shahararran dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Lionel Messi, yanzu haka ya zama dan wasan da bai da wakili a hukumance. Yanzu haka dai kwantiragin...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da rushe hukumar kwashe shara ta jihar REMASAB. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso ne ya bayyana hakan yayin zantawarsa da...
Gwamnatin jihar Kano ta fara biyan kuɗaɗen diyya ga al’ummar yankin ‘yan Sabo a karamar hukumar Tofa. Diyyar dai ta biyo bayan karɓar gonakin da kuma...
Kungiyar kwallon kafa ta Tottenham ta nada Nuno Espirito Santo a matsayin sabon mai horarwa. Nuno dan kasar Portugal ya bar kungiyar kwallon kafa ta Wolverhampton...