Ministan wasanni Sunday Dare ya ce ya bayar da umarnin gudanar da bincike don gano makasudin dakatarwar da aka yiwa ‘yan wasan Najeriya 10 daga gasar...
Babban hafsan sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Faruok Yahaya ya kaddamar da wani shiri na bunkasa walwalar dakarun Operation Hadin Kai don kara kyautata harkokin...
Gwamnatin tarayya ta nuna rashin jin dadinta kan yadda jami’an ‘yan sandan kasar Indonesia suka ci zarafin wani jami’in difilomasiyyar kasar nan a birnin Jakarta. Wani...
Gwamnatin tarayya ta gaza cimma yarjejeniya tsakaninta da kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa NARD domin kawo karshen yajin aikin da suke yi. Da yake...
Ma’aikatan Jiragen sama sun nuna damuwarsu kan cigaba da samun hauhawar farashin man Jirgi wato Jet A1. A yanzu haka dai farashin man ya kai naira...
Jamhuriyar Koriya ta sanya hannu a sabuwar yarjejeniyar aikin fadada shirin gudanar da gwamnati ta kafar Internet da zai lakume sama da dala miliyan 13 da...
Gwamnatin tarayya ta bukaci kungiyar likitoci masu neman kwarewa da su dawo teburin sulhu don tattaunawa. Karamin ministan lafiya Dr. Olorunnimbe Mamora ne ya bayyana hakan,...
Hukumar kula da ingancin muhalli da kare shi ta ƙasa NESREA ta rufe wasu kamfanoni da masana’antu 12 a Jihar Kano. An rufe kamfanoni da masana’antun...
Shugaban jam’iyyar PDP na ƙasa Uche Secondus, ya ce ba zai sauka daga kan muƙaminsa ba. Wannan na cikin wata sanarwa da mataimakin sa kan harkokin...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta shigar da korafi a gaban hukumar tarayyar Turai a yankurin dakatar da Lionel Messi daga ficewa daga kungiyar. Lauyan dake...