

Gwamnatin tarayya ta ce zata dauki sabbin jami’an rundunar ƴan sanda ta ƙasa 60,000 a tsawon shekaru shida masu zuwa. Babban Sufeton ƴan sanda na ƙasa...
Gwamnatin tarayya ta ce nan gaba kadan za a dage dakatarwar da aka yiwa kamfanin kafar sada zumunta na Twitter. Ministan yaɗa labarai da al’adu Alhaji...
Kungiyar kwallon kafa ta Enyimba ta nada tsohon Dan wasan Najeriya Finidi George a matsayin sabon mai horas da ‘yan wasan ta. Finidi George ya sakawa...
Tsohon Mai tsaron ragar kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Vincent Enyeama, ya ce yana fatan Kaftin din kungiyar Ahmad Musa zaiwa kasar nan wasanni...
Hukumar yaƙi da cin hanci da almundahanar kudade ta ƙasa ICPC, ta fara binciken kudaden kwantiragi na sama da biliyan 11 na asusun fanshon ƴan sanda...
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta tsige shugaban masu rinjaye na majalisar Alhaji Mohammed Inuwa da ke wakiltar karamar hukumar Doka da Gabasawa. Hukuncin hakan ya biyo...
Gwamnatin jihar Rivers ta shigar da kara a kotun koli don kalubalantar hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke kan takaddamar karbar harajin kayayyaki na VAT,...
Shugaba Muhammadu Buhari, ya buƙaci majalisar dattijai da tayi gaggawar gudanar da dokar lura da kama masu amfani da makamai ba bisa ƙa’ida ba. Muhammadu Buhari,...