

Al’ummar karkara su samar da Burtalai tsakanin makiyaya da manoma – Sarkin Kano Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci Al’ummar karkara da...
Majalisar dokokin jihar Kano ta buƙaci gwamnatin jihar Kano ta kori shugaban hukumar tattara kuɗaɗen haraji ta jihar Kano Abdurrazak Datti Salihi. Majalisar ta cimma matsayar...
Tsohon mai tsaran gida na Super Eagles Vincent Enyeama, ya alakanta rashin samun ‘yan wasannin kasar nan da gaza buga wasannin 100 ko sama da haka...
Hukumar KAROTA ta jihar kano ta tabbatar da rasuwar jami’in ta anan kano. Mai magana da yawun hukumar Nabulisi Abubakar Kofar Na’isa ne ya tabbatar da...
Kasar Kenya ta doke Najeriya a wasan Kwallon Kurket (Cricket ), ta kasashe Uku mai taken 4 Tri series dake gudana a kasar Uganda. Wasan wanda...
Kungiyar kwallon kafa ta All Star Sheka ta doke kungiyar kwallon kafa ta Ajax Dawakin Kudu a wasan sada zuminci da suka buga a jiya Litinin...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya buƙaci majalisar dattijai da ta amince masa ya ciyo bashin sama da Dala biliyan huɗu da yuro miliyan ɗari bakwai da...
Ministan tsaro Manjo janar Bashir Salihi Magashi mai ritaya na wata ganawar sirri da shugaban kwamitin tsaro na majalisar wakilai. Ganawar ta su ta mayar da...
Mai horos da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Akwa United Kennedy Boboye, ya ce dole sai kungiyar ta kara zage dantse wajen ganin ta kai...
Kwamitin kula da gasar cin kofin mai dakin shugaban kasa Muhammad Buhari, Aisha Buhari ya ce ya shirya tsaf domin fara gasar, a gobe Laraba 15...