Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA ta ce, ta gano ma’aikatan bogi sama da 45 da suke aiki a hukumar. Shugaban hukumar...
Babban jojin ƙasa mai shari’a Tanko Muhmmad ya buƙaci a gabatar masa da bayanan hukunce-hukuncen shari’o’i masu cin karo da juna da aka zarta a kotunan...
Gwamnatin jihar Borno ta fara shirin dawo da ƴan jiharta da ke gudun hijira a jamhuriyyar Nijar. Gwamnatin jihar ta aika da tawagar jami’anta zuwa garin...
Majalisar Malamai ta ƙasa reshen jihar Kano ta yi kira ga al’umma kan a rage yawaita buɗe masallatai domin magance rabuwar kan musulmi. Majalisar ta bayanna...
Jarumin fina-finan Hausa Falalu A. Ɗorayi, ya ce aƙalla mutane bakwai ne suka karɓi addinin musulunci sanadiyyar fim ɗinsu. Da yake zantawa da Freedom Radio,...
Majalisar malamai ta ƙasa reshen jihar Kano ta yi Alla-wadai da yunƙurin wasu malamai na shirya maƙarƙashiyar tunɓuke shugabanta Malam Ibrahim Khalil. Hakan na cikin wata...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles za ta buga wasan neman tikitin buga kofin Duniya da kasar Cape Verde ba tare da ‘yan wasan ta...
Dan wasan gaba na kasar Wales da kungiyar Real Madrid Gareth Bale, ya shiga kundin tarihi na kasar bayan samun nasarar zura kwallo uku da ya...
Hukumar Kwallon kafa ta Afirka CAF, ta dakatar da wasan neman cancantar shiga gasar cin kofin Duniya , na 2022 tsakanin kasar Morocco da kasar Guinea....
Biyo bayan kammala wasannin cancatar shiga gasar matasa ta kasa ‘National Youth game ‘ ta Matasa ‘yan kasa da shekaru 15, daga jihohin shiyyar Arewa maso...