Shugaban Kamfanin Aminu Bizi ne ya bayyana hakan yayin da kamfanin kewa almajiran bita kan yadda za su fara gudanar da sana’oin da suka koya na...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya Sanya hannu akan dokar tafiyar da kasuwanci a Kantin kwari, wadda zata tabbatar da gudanar da kasuwancin bisa ka’ida....
ƙungiyar masu sayar da iskar gas anan Kano ta alakanta tashin farashin iskar gas da yadda darajar naira ke karyewa dala kuma ke ƙara tsada a...
Jami’ar Yusuf Maitama Sule ce za ta bude tsangayar koyar da aikin lafiya a Jami’ar a shekara mai kamawa ta 2022. Shugaban Jami’ar Farfesa Mukhtar Atiku...
Wasannin da za’a buga yau 3 ga watan Nuwambar 2021 a gasar cin kofin zakarun Turai ta Champions League. Group A Manchester City da Club Brugge...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United da ke kasar Ingila sun tashi wasa 2 da 2 da kungiyar kwallon kafa ta Atalanta da ke kasar Italiya...