Yau ne ake sa ran Malam Abduljabbar zai fara kare kansa bisa tuhumar da ake masa. Babbar kotun Shari’ar musulunci mai zamanta a ƙofar kudu ƙarƙashin...
Kasar Senegal ta kai zuwa wasan karshe na gasar cin kofin Afrika da ake gudanarwa a kasar Kamaru. Senegal dai ta samu nasara kan kasar Burkina...
A gobe Alhamis ne shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar Najeriya zuwa ƙasar Ethiopia wato (Habasha) domin yin wata ziyarar kwanaki huɗu a birnin Addis Ababa...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta dakatar da sayar da rigar dan wasan ta Mason Greenwood ta kafar Internet. United ta dakatar da dan wasan...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars da takwararta ta Remo Stars sun tashi wasa babu ci a wasannin gasar Firimiya ta Najeriya NPFL mako na 10....
Kotun majistiri mai lamba 58 ta ɗage zamanta na gobe Alhamis 3 ga watan Fabrairu a kan zargin da ƴansanda ke yiwa tsohon Kwamishinan Ayyuka Injiniya...