Malamin makarantar nan Abdulmalik Tanko da ake zargi da kashe dalibarsa Hanifa Abubakar ya ce, jami’an tsaro ne suka tursasashi ya amsa laifin da ake zarginsa....
Yayin ci gaba da shari’ar zarge-zargen da ake yiwa Malam Abduljabbar Kabara a yau Alhamis 3 ga watan Maris na 2022, malamin ya rantse da al’ƙur’ani...
Ƙananan Hukumomin Gabasawa, Gezawa, Minjibir da Warawa sun dakatar da hawa Babur mai ƙafa biyu daga ranar Lahadi mai zuwa. Hakan na cikin wata sanarwa da...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sultan Sa’ad Abubakar ya umarci Musulmai a faɗin ƙasar nan da su fara duban watan Sha’aban 1443AH da ga yau Alhamis. Watan...