Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da ɓullar cutar amai da gudawa a birnin Kano. Babban jami’in kula da cututtuka masu yaɗuwa na ma’aikatar Sulaiman...
Gwamnatin jihar kano ta ce sama da mutane dubu goma sha takwas aka gano masu ɗauke da cutar tarinfuka. Babban jami’i mai kula da bangaren yaƙi...
Wani kwararren likitan Kunne Hanci da Makogaro a asibitin Muhammad Abdullahi Wase a nan Kano ya ce, faruwar lalura a makogaro kan haifar da cuta ga...
Kungiyar ma’aikatan lafiya da unguwar zoma ta kano ta ce suna bukatar karin ma’aikatan lafiya a cikin asibitocin jihar nan domin taimakawa al’umma. Shugaban kungiyar Alhaji...
Wasu daga cikin ministoci da mataimakan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari sun kamu da cutar corona. Cikin waɗanda suka kamu da cutar sun haɗa da ministan yaɗa...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce akwai raguwar kamuwa da cuta mai karya garkuwar jiki da kashi 2.5 zuwa 0.5 a jihar Kano Kwamishinan lafiya...
Cibiyar daƙile yaduwar cuttuka ta ƙasa NCDC ta tabbatar da ɓullar cutar corona samfurin Omicron a Najeriya. NCDC ta ce, a yanzu mutane uku sun kamu...
Hukumar kula da asibitoci masu zaman kansu ta jihar Kano PHIMA ta rufe wani asibiti mai zaman kansa mai suna Al-ziyadah clinic da ke unguwar Naibawa...
Wata ƙwararriya likita a harkar cimaka ta ce yawan cin kifi da nama ga masu fama da cutar sikari na haifar musu da illa a jikin...