Wata Cibiya mai rajin tallafawa rayuwar Iyali da dakile cin zarafin bil’adam ta AHIP, ta bayyana damuwarta kan karuwar cin zarafin ‘dan-adam da ke karuwa a...
Gwamnatin jihar Kaduna ta kori sabbin ma’aikatan ta kimanin 5000 da dauka aiki domin maye gurbin malaman firamare sama da 20 da ta kora a baya...
Kasar Amurka ta bukaci Najeriya da ta sauya dabarun da ta ke amfani da su a yanzu haka wajen yakar yan kungiyar Boko Haram la’akari da...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce a halin yanzu tana ajiye da katin zabe na dindindin akalla kusan miliyan 8 da ba...
Gwamnatin Jihar Gombe ta koka kan yadda aikata laifukan fyade suka zamo ruwan dare game Duniya a Jihar musamman ma a kwanakin nan. Gwamnan Jihar Gombe...
Gwamnatin tarayya ta ce zata kafa kwamitin koli da zai riga bata shawarwarin kan kirkire-kirkere fasahar zamani, don inganta bangare a fadin kasar nan. Mataimakin shugaban...
Shugabannin Kasashe Renon Ingila na shirin zaben sabon jagoran kungiyar a taron su da zai gudana a cikin wannan makon, kamar yadda fadar Firaministan Birtaniya ta...
Tsohon shugaban jami’ar nazarin aikin gona ta Michael Okpara da ke Umudike jihar Abia, farfesa Ikenna Onyido, ya koka dangane da irin Farfesoshi da jami’oin kasar...
Jam’iyya mai mulkin na kasa ta APC ta kafa wani Kwamiti mai kunshe da mambobi 68, domin babban taronta, kammar yadda Sakatariyar Jam’iyyar da ke Abuja...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bullo da wani tsari na gudanar binciken gida-gida domin kare al’ummarta daga kamuwa daga cutuka masu yaduwa a Jihar da ma makwabtanta....