Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kasuwanci

Bankin Unity ya baiwa abokan huldarsa hakuri bisa gobarar da ta tashi a shalkwatarsa

Published

on

Da safiyar yau Litinin ne gobarar ta tashi a shelkwatar bankin na Unity da ke jihar Lagos kamar yadda rahotonni suka bayyana .

Sanarwar bada hakurin na kunshe ne cikin wata sanarwa da aka wallafa a shafin bankin na twitter.

Sanarwar ta ce, bankin na baiwa al’umma hakuri bisa wannan iftila’i da ya fada ma sa, kuma yana iya kokarin wajen ganin komai ya daidaita.

Tuni dai hukumar kashe gobara ta jihar ta Lagos ta kai daukin gaggawa don kashe wutar, tare da bayyana cewa babu asarar rai sakamakon tashin wutar.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!