Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Meke hadassa Tabin hankali ?

Published

on

Binciken da hukumar lafiya ta duniya ta yi ya, ya nuna cewar Najeriya na daya daga cikin kasashen da ake fama da masu tabon hankali a duniya, bayan da masu fama da cutar suka kai fiye da miliyan daya.

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta bayyana cewar ana samun karuwa da masu dauke da wannan cutar musamman ma a kasashen Afrika ta yamma ciki har da nan gida Najeriya.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2019/10/HSA-BEW-MEDIA-02mp3.mp3?_=1

Haka zalika binciken ya sake bayyana cewar likitoci dari biyu ne ke duba  kusan mutane miliyan dari biyu dake kamuwa da wannan cutar.

Wakiliyar mu Aisha Muhammad ‘Yanlema ta ttauna da kwararran likitan kwakwalawa na Asibitin koyar na Aminu Shehu Ibrahim Kano Dr, Aminu Ibrahim yayin da ake bikin ranar masu tabon hanakali ta duniya.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2019/10/HSA-BEW-MEDIA_01.mp3?_=2

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!