Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Hanyoyin kula da yara a lokacin sanyi

Published

on

Waiwaye: Mun taba kawo muku wannan rahoto a shekarar da ta gabata.

Bayan da hukumar kula da hasashen masana yanayi ta kasa ta yi hasashen cewa birnin Kano da wasu jihohin Arewa za su fuskanci tsananin sanyi da hazo.

Za a iya cewa hasashen na NIMET ya zama gaske ganin yadda ake samun sanyi da hazo a Kanon.

Yadda zaku kula a lokacin sanyi da hazo:

Ga masu ababen hawa kuwa, akwai bukatar su rinka kunna fitilar motocinsu matukar akwai hazo.

Wakiliyar mu Aisha Ibrahim Isa ta yi nazari kan halin da yara za su shiga a wannan yanayin na sanyi.

Ku saurari rahoton a kasa
https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2020/01/AISHA-IBRAHIM-ISAH-SANYI-YARA-02-01-2020.mp3-AISHA-IBRAHIM-ISAH-SANYI-YARA-02-01-2020.mp3-.mp3?_=1

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!