Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Sabbin sarakunan Kano sun kai wa Ganduje ziyarar taya murna

Published

on

Sabbin sarakunan 4 da suka hada da Rano da Karaye da Gaya da Karaye sun kai ziyarar taya gwamnan jihar Kano murnar samun nasara ta tabbatar dashi a matsayin gwannan Kano bayan da Kotun Koli tayi a ayyana shi ne ya samu nasara.

A ya yin ziyarar ta sabbin sarkuna sun kawo ziyarar tare da hakiman su .

Ka zalika gwamna ya tarbe  su a dakin taro na Africa House dake fadar gwamnatin jihar Kano.

Ziyarar sun kawo ta daya-bayan-daya, inda Sarkin Karaye ne ya fara zuwa, sai na Rano ,sai wakilin Sarkin Gaya , Sarkin Yakin Gaya Hakimin Ajingi , Alhaji Wada Aliyu Gaya, sai Sarkin Bichi da ya zo daga karshe wato Aminu Ado Bayero .

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!