A ranar Litinin din nan ne ake shirin fara babban taron ƙungiyar samar da zaman lafiya ta matan shugabannin ƙasashen Afrika wato African First Lady Peace...
Bayan shafe sama da shekara guda a ranar Alhamis gwamnatin jihar Kaduna ta dage dakatarwar da ta yi wa wata makaranta mai zaman Kanta dake Unguwan...
Cibiyar kula da yanayin dausayin kasa ta Najeriya, ta horas da ma’aikatan gona da manoma kan tafiyar da yanayin kasa a Najeriya. Yayin bada horon shugaban...
Hukumar HISBAH ta jihar Kano ta ce, a wata mai kamawa ne sabuwar makarantarta ta koyar da zamantakewar aure za ta fara aiki. Babban Kwamandan hukumar...
Rundunar ‘yansandan jihar Jigawa ta sanar da sauya lokacin rubuta jarabawar daukar aikin sababbin Jami’anta. Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan jihar DSP Lawan Shisu Adam...
Hukumar Hisba ta jihar jigawa ta kai samame wasu gidajen da ake aikata badala a kanan hukumomin Ringim da Taura da kuma Gumel, inda ta samu...
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar APC mai mulki a Kano ya kara fadada yayin da shugabanni biyu suka lashe zabe daga bangarorin jam’iyyar biyu. Tuni dai...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Kano ta musanta rahoton cewa hukumar yaƙi da rashawa ta EFCC ta tsare tsohon Gwamnan Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso. Wasu rahotanni...
An haifi Anna Nzinga a shekara ta 1583 a Ndongo wadda ita ce kasar Angola a yanzu, sunan mahaifinta Ngola Kilombo Kia Kasenda, wanda shi ne...
‘Yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles sun gudanar da daukar horo na farko a ranar Talata 05 ga Oktoban 2021 da muke ciki a...