Yanzu haka ‘yanbindiga sun saki wasu mutane 20 da suka rike tsawon wata biyar ciki hadda wata mace data haihu a hannunsu. ‘Yanbidigar sun saki mutanen...
Wani tsohon sanata a jihar Nasarawa kuma jigo a jam’iyar APC ya zama Dan agaji a kungiyar JIBWIS, abinda ya Dau Hankalin Al’umar jihar. Sai dai...
Rundunar sojojin saman kasar nan samu nasarar hallaka manyan kwamandodi biyar na ‘yan bindiga a jihar Zamfara. Rundunar ta samu wannan nasara ne bayan wani sumame...
Dan wasan gaba na tawagar Nassarawa United ,Silas Nwanko ya zama gwarzon dan wasan gasar Firimiyar Najeriya ta bana 2020/21,da aka kammala a wani taro da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wata mata da ake zargin ta damfari wasu mata sama da naira dubu dari biyu ta hanyar nuna musu...
Rundunar sojin saman kasar nan ta musanta rahotannin da ke alakanta daya daga cikin jiragen yakin ta da yin lugudan wuta a jihar Yobe. Wannan na...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta yi nasarar kama wasu mutane biyu da ake zargi da kisan Abdulkarim Na-Allah, babban da ga Sanata Bala Ibn Na’Allah....
Gwamnatin jihar Neja ta ce sama da mutane 100 ne suka mutu sakamakon barkewar cutar kwalara a kananan hukumomi 25 na jihar. Kwamishinan Lafiya na jihar...
Hukumar binciken hadurra ta kasa AIB ta gabatar da rahoton wucin gadi kan hadarin da ya faru na jirgin soji da ya yi sanadiyar mutuwar tsohon...
Najeriya ta yi rashin Nasara a hannun kasar Namibia da yawan gudu 59, a wasan da aka fafata a babban Birnin Bostwana na Gabrone. Namibia ta...