Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta lashe gasar Carabao Cup bayan doke Chelsea a wasan karshe. An dai gudanar da wasan a filin Wembley dake birnin...
Hukumar kwallon kafa ta nahiyar turai UEFA ta dage wasan karshe na maza na gasar cin kofin zakarun turai Champions League na shekarar 2021/2022 daga kasar...
Kungiyar kwallon kafa ta Athletico Madrid daga kasar Spain da Manchester United sun tashi wasa 1-1 a gasar cin kofin zakarun turai Champions League Gumurzu tsakanin...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars na rasa kusan Naira miliyan talatin da shida sakamakon rashin buga wasa a gida a kakar wasa ta shekarar 2020/2021....
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars mai taken Sai masu gida tayi nasarar doke Abia Warriors da ci 2- 1 a wasan gasar Firimiya ta kasa...
Dan wasa Pierre-Emerick Aubameyang ya zura kwallo uku a wasan da Barcelona tayi nasara da ci 4-1 akan Valencia. Fafatawar da ta gudana a ranar Lahadi...
Jam’iyyar APC tsagin Sanata Malam Shekarau ta ce, mafi yawan jami’an Gwamnatin Kano suna tare da ita a bayan fage. Ɗaya daga cikin jagororin tsagin Alhaji...
Jam’iyyar APC tsagin Gwamna Ganduje ta ce, za ta sanya jami’an tsaro su cafke Ɗanzago, idan ya ƙara bayyana kansa a matsayin shugaban jam’iyya. Sakataren yaɗa...
Ɗan Gwamnan Kano Umar Ganduje ya kai wa Sanatan Kano ta Arewa Barau Jibrin ziyara. A ranar Asabar ne hotunan ziyarar suka karaɗe kafafen sada zumunta,...
Tsohon Gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa ya ce babu wani abu da jami’iyyun APC da PDP zasu nunawa al’umma domin yakin neman zabe a shekarar 2023....