Guda cikin Mambobin jami’iyyar APC a Kano tsagin G7 da Malam Ibrahim Shekara ke jagoranta Ahmad Haruna Zago ya ce har yanzu shi ne halastaccen shugaban...
An dakatar da ‘Yar wasan Najeriyar da ta samu lambar azurfa a shekarar 2008, Blessing Okagbare a ranar Juma’a 18 ga Fabrairu 2022 hukuncin shekaru 10....
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona daga kasar Spain, tayi kunnan doki daya da daya da tawagar Napoli ta kasar Italiya a gasar Europa League. Fafatawar dai...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa NFF Amaju Pinnick ya ce ya nada tabbaci tawagar Super Eagles ka iya buga gasar cin kofin duniya ta shekarar...
Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain tayi nasarar doke Real Madrid da ci 1-0 a wasan gasar cin kofin zakarun turai Champions League. Fafatawar da...
Tsohon dan wasan gaba na kasa Najeriya da Kano Pillars Gambo Muhammad ya zama mataimakin mai horarwa a tawagar Sai Masu Gida. Gambo Muhammad ya koma...
Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta zama zakara a shekarar 2022 a gasar cin kofin kungiyoyin kasashen duniya na FIFA Club World Cup. A karon farko...
Rahotannin da Freedom Radio ta samu daga garin Kafur na jihar Katsina sun ce wani matashi ya sha guba har yace ga garinku saboda soyayya tsakaninsa...
‘Yan sanda a kasar Brazili sun kama wani mutum da ake zargi da yin kutse har mada sace kudi da suka kai yawan Dala dubu ar’ba’in...
Jami’iyyar PDP a Kano ta musanta labarin dage zaben shugabanninta na shiyyar arewa maso yammacin kasar nan da zai gudana a ranar Asabar 12 ga Fabrairun...