Magidanta da masana na cigaba da martani kan sanyawa masu adaidaita sahu takunkumin aiki idan har goman dare ta yi. Wani matashi ya koka kan yadda...
Malam Abduljabbar Kabara ya bukaci a dauke shari’arsa daga gaban babbar kotun Shari’ar Musulunci. Kungiyar Kwadago ta kasa (TUC), ta bukaci gwamnatin tarayya ta kara nazartar...
Najeriya A Yau 21-07-2022, shirin haɗin gwiwa da jaridar Daily Trust
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ce zata bayar da Naira miliyan 5 ga duk wanda ya samu nasarar kama dan ta’addan nan Ado Aleru. Gwamnatin...
Ambaliyar ruwa ta yi sanadiyyar mutuwar mutane a birnin Kano tare da lalacewar motoci da dama sakamakon munin magudanan ruwa a jihar. Hukumar KAROTA ta yi...
Kuna iya kallon Labaran An Tashi Lafiya kai tsaye, ta Shafukanmu na FACEBOOK, TWITTER da YOUTUBE, a FREEDOM RADIO NIGERIA. Ko kuma ku saurari shirin a...
Gamayyar kungiyoyin Arewa sun nuna rashin gamsuwa kan tsarin da hukumar zabe ke bi wajen yin rijistar katin zabe. Iyayen wani matashi a nan Kano sun...
Yayin da aka kammala hawan babbar sallah lafiya, shi kuwa wani matashi na can asibiti cikin halin rai kwakwai mutu kwakwai biyo bayan zargin wani jami’I...