Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce kashi 31 cikin dari na mutanen da zazzabin cizon sauro wato maleriya ya hallaka a duniya a bara yan...
Cibiyar daƙile yaduwar cuttuka ta ƙasa NCDC ta tabbatar da ɓullar cutar corona samfurin Omicron a Najeriya. NCDC ta ce, a yanzu mutane uku sun kamu...
Hukumar kashe gobara ta kasa reshen jihar kano tace Sakacin da mutane ke yi ne ke haddasa gobara a lokacin sanyi. Hukumar ta kuma ce kaso...
Da safiyar yau ne aka yi jana’izar Garkuwan Matasan Tudunwada Alhaji Abdullahi Garba Baji, ɗaya daga cikin ma’aikatan Freedom Radio. Marigayin ya rasu da asubahin yau...
Masanin siyasar nan a jami’ar Bayero da ke kano Dakta Sai’du Ahmad Dukawa ya ce zaben da aka yi wa Farfesa Charles Soludo matsayin gwamnan jihar...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya nada Alhaji Aliko Dangote a matsayin Uban jami’ar kimiyya da fasaha dake Wudil Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana...
Tsohuwar Jarumar Kannywood Mansurah Isa ta yi kira ga masu ruwa da tsaki da su samar da dokar sanya finai-finan Hausa a kowacce jiha a faɗin...
Ƙungiyar ƴan jari bola ta kasa tace rashin masana’antun da suke sayan kayansu a arewacin Najeriya ne yasa suke kai wa kudu. Ƙungiyar ta kuma ce,...
Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya rantsar da Injiniya Idris wada Saleh a matsayin sabon Kwamishina a ranar Laraba . Babbar lauyar gwamnati Amina Ƴar...
Hukumar fansho ta jihar Kano ta ce a yanzu ba ta iya biyan kuɗaden ƴan fansho yadda ya kamata sakamakon halin matsi da aka shiga. ...