Rahotanni daga kasar Indiya sun ce tsawa ta faɗo kan wasu jama’a wadda ta yi sanadiyar mutuwar mutane talatin da takwas a wasu jihohi biyu da...
Iyayen ɗalibai ƴan makarantar sakandiren gwamnatin tarayya da ke garin Yawuri a jihar Kebbi sun bayyana cewa ƴan bindiga da suka sace musu ƴaƴa a kwanakin...
Cibiyar daƙile yaɗuwar cututtuka ta ƙasa (NCDC) ta ce an samu ɓullar nau’in cutar corona samfarin ‘Delta’ mai wuyar sha’ani a ƙasar nan. Shugaban sashen...
Babban hafsan tsaron ƙasar nan Janar Lucky Irabor, ya ce, sojojin Najeriya ba za su iya samun nasarar kakkaɓe ayyukan ƴan ta’adda ba, matukar ba a...
Ƙungiyar gwamnonin ƙasar nan ta ce tsakanin watan Mayun shekarar dubu biyu da goma sha ɗaya zuwa Fabrairun wannan shekara, sama da ƴan Najeriya dubu saba’in...
Hukumar kula da harkokin ƴan sanda ta ƙasa PSC ta ki amincewa ta yiwa tsohon shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa EFCC...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya naɗa Barrista Mahmud Balarabe a matsayin mai riƙon mukamin shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da...
Ƴan majalisar dattijai da takwarorinsu na wakilai ƴaƴan jam’iyar PDP sun ce suna goyon bayan kalaman da gwamnonin kudancin ƙasar nan su ka yi na cewa,...
Tsohon gwamnan mulkin soji na jihar Kaduna kanal Dangiwa Umar mai ritaya, ya caccaki jam’iyar APC da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari sakamakon mai da hankali da...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta kama wani matashi da ake zargin yana sojan gona, inda ya ke bayyana kansa a matsayin mataimakin kwamishinan ƴan sanda....