Wasu fusatattun matasa sun hallaka wani matashi har lahira ta hanyar ƙona shi da taya a garin Wudil da ke jihar Kano. Lamarin ya faru ne...
Gwamantin tarayya ta umarci hukumar tsaro ta Civil Defence, da ta fito da sabbin tsare tsare da zai taimaka wajen bada tsaro ga makarantun kasar nan....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yana tsaka da jagorantar taron majalisar kula da harkokin tsaro ta kasa a fadar Asorok da ke Abuja. Taron shine irinsa na...
Mai martaba Sarkin Kagara da ke jihar Niger Alhaji Salihu Tanko ya rasu kwanaki kadan bayan sako daliban makarantar sakandiren kimiyya ta Kagara da ‘yan bindiga...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya yi matukar farin ciki da samun labarin sakin ‘yan matan sakandiren Jangebe da ke jihar Zamfara. Da asubahin yau...