Ƴan bindiga sun kashe mutane sama da ɗari a ƙasar Burkina Faso. Rahotanni sun ce ƴan bindigar sun kashe mutanen ne a wani ƙauye da...
Cibiyar (CITAD) dake bunkasa fasahar sadarwa da ci gaban al’umma, ta yi kira ga majalisun dokokin tarayya da su dauki matakin gaggawa bisa umarnin gwamnatin tarayya...
Hukumar kula da noma da abinci ta majalisar dinkin duniya da takwararta ta samar da abinci ta duniya sun yi hasashen cewa sama da mutane miliyan...
Hukumar kula da madatsun ruwa ta kasa (NIWA) ta ce, ya zuwa yanzu, masu aikin ceto sun samu nasarar tsamo gawarwaki 76, waɗanda suka rasa rayukansu...
Rundunar ƴan sandan jihar Nassarawa ta kama ɗaya daga cikin masu taimakawa gwamnan jihar da laifin satar ƙarafan digar jirgi. Rahotanni sun ce mutumin mai suna...
Ƙungiyar kwallon ƙafa ta Liverpool ta cimma yarjejeniyar ɗaukar ɗan wasan baya na ƙungiyar kwallon ƙafa ta RB Leipzig, Ibrahim Konate. Ƙungiyar ta sanar da labarin...
Ministan sufuri Rotomi Amechi ya ce, za a fara aikin layin dogo da ya tashi daga Kano zuwa Kaduna a watan gobe na Yuli. Minsitan ya...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi wata ganawar sirri da tsohon shugaban ƙasa Good Luck Jonathan a fadar Asorok. Rahotanni sun ce tattaunawar shugaba Buhari...
Sabon babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya manjo janar Farouk Yahaya ya fara aiki a yau juma’a. Rahotanni sun ce manyan janar-janar na rundunar ne...
Ofishin kula da basuka na ƙasa (DMO), ya ce, bashin da ake bin ƙasar nan ya ƙaru da aƙalla naira tiriliyan 20.8 tsakanin watan Yuli na...