Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da ɓullar cutar amai da gudawa a birnin Kano. Babban jami’in kula da cututtuka masu yaɗuwa na ma’aikatar Sulaiman...
Lauyan da yake kare Malam Abduljabbar Kabara ya roƙi kotu da ta sallami malamin. Baya ga haka ma lauyan ya buƙaci kotun da ta umarci gwamnati...
Ɗan majalisar dokokin Kano mai wakiltar ƙaramar hukumar Ƙiru Kabiru Hassan Dashi ya zama sabon mataimakin shugaban majalisar dokoki. Hakan ya biyo bayan ajiye muƙamin da...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta amincewa gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ciyo bashin naira biliyan goma. Kuɗaɗen da za a ciyo bashin, za a yi...
Mahaifiyar dan takarar sanata a Kano Abdulsalam Abdulkarim Zaura ta shaki iskar ƴanci. Shugaban karamar hukumar Ungoggo Injiniya Abdullahi Garba Ramat ya tabbatar da hakan a...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zaman ta a Kano ta dakatar da shugabancin jam’iyar PDP ƙarƙashin Shehu Sagagi. Kotun ta dakatar da su tare da...
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Kano SEMA ta ce zuwa yanzu adadin waɗanda suka mutu sakamakon fashewar tukunyar Gas sun kai mutane 9 yayin da...
Tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau ya fice daga jam’iyyar APC zuwa NNPP mai kayan marmari. Shekarau ya fice daga jam’iyyar ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan Kano...
Gwamnatin jihar Kano ta ta tabbatar da cewa tukunyar Gas ɗin da ta fashe da safiyar yau Talata a unguwar Sabon Gari bai faru a wata...