Kungiyar gwamnonin Najeriya ta sanar da shirinta na yin duk mai yiwuwa don ganin an kawo karshen yajin aikin kungiyar malaman jami’o’i ASUU. Cikin shirin nata,...
Tun da safiyar yau ne daruruwan al’umma da suka fito daga kungiyoyin daban daban suka fito domin gudanar da zanga-zangar lumana. Cikin kungiyoyin kuwa sun hada...
Iyalan wadanda masu garkuwa da mutane suka sace a jirgin kasan da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna sun fara gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna...
Malam Abduljabbar Nasir Kabara ya bukaci a dauke shari’ar da ake yi masa daga gaban babbar kotun shari’ar musulunci zuwa wata. Malamin ya bukaci hakan a...
Tsohon ministan matasa da harkokin wasannin kasar Solomon Dalung ya ce yayi da ya sanin aiki da gwamnatin shugaba Buhari. Dalung ya sanar da hakan a...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da ɓullar cutar amai da gudawa a birnin Kano. Babban jami’in kula da cututtuka masu yaɗuwa na ma’aikatar Sulaiman...
Lauyan da yake kare Malam Abduljabbar Kabara ya roƙi kotu da ta sallami malamin. Baya ga haka ma lauyan ya buƙaci kotun da ta umarci gwamnati...
Ɗan majalisar dokokin Kano mai wakiltar ƙaramar hukumar Ƙiru Kabiru Hassan Dashi ya zama sabon mataimakin shugaban majalisar dokoki. Hakan ya biyo bayan ajiye muƙamin da...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta amincewa gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ciyo bashin naira biliyan goma. Kuɗaɗen da za a ciyo bashin, za a yi...