Wasu da ake zargin batagari ne sun yi kutse a website mallakin hukumar zabe ta kasa INEC da kuma hukumar yaki da cin hanci da rashawa...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun hallaka mutane tara a kauyen Kadai a karamar hukumar Giwa, a wanni kadan bayan da suka kai wani...
Gwamnatin tarayya ta kara wa’adin dakatar da sabon farashin kudin wuta da akalla mako guda. Shugaban hukumar kula da harkokin wutar lantarki ta kasa Farfesa James...