Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta baiwa ɗan kwangilar da ke haɗa solar wuta a ƙaramar hukumar Fagge wa’adin sati 2 domin...
Gwamnatin jihar Kano za ta yi wata doka da zata riƙa gwada ƙwaƙwalwar malamai a Kano. Kwamishinan harkokin addinai Dakta Tahar Baba Impossible ne ya bayyana...
Hukumar karɓar ƙorafi da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kama wasu mutane da suka shigo da gurɓatacciyar masara. Shugaban hukumar Barista...
Mai sharhi kan al’amuran ilimi kuma malami a tsangayar ili a jami’ar Bayero da ke nan Kano ya bayyana tsarin ilimi kyauta kuma dole da gwamnatin...
Shugaban hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa EFCC ya Abdurasheed Bawa ya samu sauƙi tun bayan faɗuwa da yayi a fadar shugaban...
Gwamnatin tarayya ta ce zata dauki sabbin jami’an rundunar ƴan sanda ta ƙasa 60,000 a tsawon shekaru shida masu zuwa. Babban Sufeton ƴan sanda na ƙasa...
Gwamnatin tarayya ta ce nan gaba kadan za a dage dakatarwar da aka yiwa kamfanin kafar sada zumunta na Twitter. Ministan yaɗa labarai da al’adu Alhaji...
Hukumar yaƙi da cin hanci da almundahanar kudade ta ƙasa ICPC, ta fara binciken kudaden kwantiragi na sama da biliyan 11 na asusun fanshon ƴan sanda...
Shugaba Muhammadu Buhari, ya buƙaci majalisar dattijai da tayi gaggawar gudanar da dokar lura da kama masu amfani da makamai ba bisa ƙa’ida ba. Muhammadu Buhari,...
Gwamnatin tarayya ta fara rabawa manoma kayayyakin alkinta amfanin gona a jihohi tara na kasar nan domin magance barazanar karancin abinci. Babban sakataren ma’aikatar aikin gona...