Gwamnatin jihar Zamfara ta bada umarnin rufe dukkanin makarantun firamare da sakandire a kananan hukumomin jihar 14. Gwamnan jihar Muhammad Bello Matawalle ne ya bada umarnin,...
Hukumar yaki da ci hanci da rashawa ta ICPC ta kasa, ta sanar da fara binciken aiyyukan ‘yan majalisun tarayya karo na uku a yau. Mai...
Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da barkewar cutar Amai da gudawa ta Cholera, a jihar da mutum 559 suka kamu da cutar. Kwamishinan lafiya ta jihar,...
Gwamnatin tarayya ta ce zata dau matakin hukunta manyan jami’ai da fitattun al’umma da suka ki yadda ayi musu allurar rigakafin cutar Corona. Babban daraktan hukumar...
Gwamnan jihar katsina Aminu Bello Masari,ya ce umarnin dakatar da yiwa ababen hawa rajista ya biyo bayan yadda ake samun matsalar tsaro a jihar. Hakan na...
kwamitin sanya idanu kan harkokin kuɗi na majalisar wakilai ya ce akwai hukumomin gwamnati 65 da ba a taɓa tantance su ba tun lokacin da aka...
Shugaban majamlisar dattijai Ahmad Lawal ya ce, ajiye makamai da ƴan boko haram ke yi ga jami’an tsaron ƙasar nan babban ci gaba ne a harkokin...
Asusun tallafawa Ƙananan yara na Majalisar ɗinkin duniya UNICEF, ya ce ya samu nutsuwa bayan da masu garkuwa da mutane suka saki ɗaliban makarantar Salihu...
Hukumar hisba ta jihar Kano ta ce ta karbi tuban Sadiya Haruna, sakamakon kalaman batsa da ta ke yi a shafukanta na sada zumunta. Babban kwamandan...
Hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa ta aikewa da gidan talabijin na Channels takardar tuhuma. Wannan ya biyo bayan wasu kalamai da gwamnan jihar...