Al’ummar unguwar Hotoro walawai da ke ƙaramar hukumar Tarauni anan Kano sun koka kan yadda annobar Amai da gudawa ta ɓarke a unguwar lamarin da ke...
Gwamnatin jihar Kano za ta amsa kiran da kwalejin Sa’adatu Rimi ke yi na ɗaga likkafarta zuwa jami’a. Gwamnan Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana...
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta ƙasar nan NRC, ta ce ta dakatar da zirga-zirgar jiragen kasa a ƙasar sakamakon matsalar tsaro. Hukumar ta sanar...
Ƙungiyar likitoci ta kasa rashen jihar Kano tace zata magance matsalar baragurbin likitocin da ke aiki a wasu asibitocin jihar nan. Shugaban kungiyar Dr Usman Ali...
Tsohon shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana shirin ƙaddamar da dandalin sada zumunta a internet na ƙashin kan sa. Samar da dandalin zai mayar da hankali...
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana ƴan bindiga a matsayin ƴan ta’adda da ke barazana ga zaman lafiyar...
Ɗan majalisar dattijai mai wakiltar Kano ta kudu Sanata Kabiru Ibrahim Gaya,ya ce babu rikici a jam’iyyar APC ta Kano. Sanata Gaya ya bayyana hakan a...
Rundunar sojin ƙasar nan ta sanar da rasuwar jagoran ƴan ta’addar ISWAP Abu Mus’ab Al-barnawiy. Babban hafsan tsaron ƙasar nan Janar Lucky Irabo ne ya sanar...
Gwamnatin tarayya ta ce, za ta cigaba da aiki kafada da kafada da Cibiyar Kasuwanci ma’adanai masana’antu da zuba jari ta jihar Kano KACCIMA, domin kara...
Hukamar Hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta ce ta gano ma’aikatanta biyu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a nan Kano. Shugaban hukamar...