Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin janye takunkumin da aka sanya wa kamfanin Twitter a kasar nan tun a watan Yunin da ya gabata....
Shugaan ƙasa Muhammadu Buhari zai yi wa ƴan kasa jawabi a gobe Juma’a daya ga watan Oktoba. Jawabin na shugaba Buhari zai mayar da hanakali kan...
Shalkwatar tsaro ta ƙasa ta ce sama da ƴan bindiga 394 da ƴan ƙungiyar boko haram 85 ne sojoji suka kashe a wasu manyan ayyuka da...
Majalisar wakilai ta buƙaci shugaban ƙasa Muhammdu Bahari ya ayyana ƴan bindigar da suka addabi ƙasar nan da ma waɗanda suke ɗaukar nauyin su a matsayin...
Hukumar kula da harkokin sadarwa ta ƙasa NCC ta ce daga Juma’a 1 ga watan Oktobar 2021 dokar hana lasisin tuƙi ga waɗanda ba su da...
Cibiyar daƙile cututtuka masu yaɗuwa ta ƙasa NCDC, ta ce Najeriya ta shiga cikin taswirar duniya wajen yaƙar cutar sanƙarau kafin shekarar 2030 kamar yadda hukumar...
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ƙalubalanci shirin sake ɗaukar jami’an tsaro a ƙasar nan. Zulum ya bayyana hakan lokacin da yake jawabi a wajen...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta kasa NHRC ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta ɗauki matakan kare dalibai daga barazanar tsaro. Shugaban ƙungiyar Tony Ojukwu ne...
Gwamnatin jihar Kaduna ta umarci masu motocin haya da su tabbatar sun yiwa motocin su fenti kafin wa’adin da aka ba su. Kwamishinan tsaro da harkokin...
Binciken masana harkokin lafiya ya gano cewa ciwon zuciya ba iya baƙin ciki da ɓacin rai ne kaɗai ke haddasa shi ba. A cewar su ana...