Jami’ar Bayero da ke Kano ta ƙara wa’adin komawar ɗaliban ta zangon shekarar 2021 da 2022. Hakan na zuwa ne a lokacin da aka kammala zaman...
A Yau juma’a ne shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai yi jawabi a zauren taron majalisar dinkin duniya karo na 76 da ake gudanarwa a birnin New...
Gamayyar ƙungiyoyin ma’aikantan lafiya ta kasa reshen jihar Kano JUHESU ta ce, ba gudu ba ja da baya kan kudirin ta na tsunduma yajin aiki. Ƙudurin...
Ƙungiyar masu harhaɗa magunguna a nan Kano ta ce yawan shan magani barkatai na taka rawa wajen haddasa wasu cutuka a jikin mutum. Shugaban ƙungiyar Pharmacist...
Turka turkar da ta kunno kai tsakanin Gwamnatin ƙasar Malawi da hukumar Kwallon ƙafa ta ƙasar , na ka iya shafar wasan kasar da zata fafata...
Tsaro:Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce akwai akwai barazanar tsaro a ƙananan hukumomin Kano 17. Mai magana da yawun rundunar DSP Abdullahi Haruna Kiyawa shi...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da Alhaji Shehu Rabi’u a matsayin sabon kwamandan rundunar bijilanti. Wannan na zuwa ne bayan cika kwanaki 58 da rasuwar babban...
Rundunar sojin saman ƙasar nan ta samu nasarar hallaka wasu shugabannin ƙungiyoyin ƴan bindiga a jihar Zamfara. Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa sojin sun kashe shugabannin...
Gwamnatin jihar Kano za ta farfaɗo da alaƙar da ke tsakanin ta da Pakistan. Dawo da alaƙar za ta mayar da hankali wajen inganta fannin ilimi...
An gudanar da gasar kyau ta ƙasa a jihar Lagos. A Asabar ɗin nan ne aka shirya gasar kyau a wani katafaren Otel da ke jihar...