Gwamnan Kano Dr, Abdullahi Umar Ganduje ya shawarci gwamnatin tarrayya da ta hana fulani makiyya na kasashen ketare zuwa Najeriya kasancewar ana samun karuwar rashin tsaro...
Gwamnan jihar Zamfara Muhammad Matawalle na jihar Zamfara ya ce babu wani zabi da ya ragi illa a yi sulhu tsakanin gwamnati da ‘yan bindiga. Muhammad...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce daga yanzu ya fara daukar mataki kan kalaman batanci ga Annabi da Abduljabbar Nasiru Kabara ya yi, tare...
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU da na kungiyar ma’aikatan da ba malamai ba NASU za su yi wata ganawa ta musamman a yau Talata kan...
Gwamnatin Tarayya ta bayyana faragaba kan akwai yuwar samun karancin man fetur a kasar nan. Karamin ministan man fetur Mr Timipre Sylva ya bayyana fargabar a...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya ce, iyaye sai sun ƙara kula da ilimin Islamiyyar ƴaƴan su wajen biyan kuɗin makaranta domin su...
Wata sabuwar cuta ta bulla a jihar Sokoto ya yin da ta yi sanadiyar mutuwar mutane 4 aka kuma kwantar da dama a asibiti. Gwamnan jihar...
Shugaban kungiyar Likitoci ta kasa reshen jihar Kano Dr, Usman Ali ya ce sun rasa likitoci 3 a Kano ya yin da 53 suka kamu da...
Yara 11 da aka sace su ‘yan asalin jihar Gombe kuma aka yi safarar su zuwa jihar Anambra an maida su hannun rundunar ‘yan sandan jihar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nemi bangarori masu zaman kan su dake jihohi 36 na kasar nan da su dauki matasa ayyukan yi a hukumomin su ...