Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nemi bangarori masu zaman kan su dake jihohi 36 na kasar nan da su dauki matasa ayyukan yi a hukumomin su ...
Gwamnatin Tarayya ta ce, zata sake yin nazari kan komawa makarantu da za’a yi a ranar 18 ga watan Janairun ne, kasancewar ana yawan samun karuwar...
Kungiyar Kwadago reshen jihar Kano ta yi barazar gurfanar da gwamnan jihar Abdullahi Dr Abdullahi Umar Ganduje a gaban Kotu mudin bata dakatar da zaftari albashin...
Hukumar hana fasa-kwauri ta kasa ta sami nasara kama tarin harsasai da ya haura fiye da dubu biyar a jihar Imo dake kudancin kasar nan a...
Mataimakin darakatan yada labarai na tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, Muhammad Sunusi Hassan ya musanta rade-radin da ake yadawa cewa an yi wa Atiku...
A daren jiya Laraba ne 6 ga watan Janairun sabuwar shekara gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sauka A filin sauka da Tashin Jirgi...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya soke tsohon mafi karancin albashi na Naira dubu 30 da ake biyan ma’aikatan jihar Kano. Abdullahi Umar Ganduje ya...
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya yi wa al’ummar Najeriya jawabin shigowa sabuwar shekara da misalin karfe bakwai na safiyar yau Juma’a bayan da aka shiga daya...
Da misalin karfe 12 da minti 45 na ranar yau Alhamis ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu akan kasafin kudin badi. Muhammadu Buhari ya...
Daga Abdulkadir Haladu Kiyawa : Makada a kasar Hausa sun bada gudunmawa wajen kwarzanta gwanaye ko kuma kalubalantar wasu ayyuka marasa kyawu a cikin al’umma. Ka...