A makamanciyar irin wannan ranar ce ta uku ga watan Fabrairun shekarar 1996 kasar Afrika ta Kudu ta kafa tarihin lashe gasar cin kofin kasashen nahiyar...
Gwamna Nasir El-Rufai ya sanya hannu a wata yarjejeniya da wani kamfani, a wani mataki na raba magunguna a asibitoci da cibiyoyin kiwon lafiya na jihar...
Wani Masani akan harkokiin kananan sanoi Mal Ibrahim Habib ya bayyana cewa, babban matsala da ake fuskanta wajen karba tallafin bunkasa sana’o’I shine yadda ake gindaya...
Gwamnatin tarayya ta fara sayar da kadarorin da gwamnati ta kwace a wajan wasu ‘yan kasar nan da ake zargin su da aikata cin hanci da...
Gwaman jihar Borno Babagana Umara Zulum ya sauke kwamishinan lafiya na jihar Dakta Salihu Kwayabura daga mukaminsa a yau Talata, tare da bukatar shugaban ma’aikatan gwamnatin...
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU da na kungiyar ma’aikatan da ba malamai ba NASU za su yi wata ganawa ta musamman a yau Talata kan...
Gwamnatin Tarayya ta bayyana faragaba kan akwai yuwar samun karancin man fetur a kasar nan. Karamin ministan man fetur Mr Timipre Sylva ya bayyana fargabar a...
‘Yan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Joan Laporta da Victor Font sun ce hakika ya kamata albashin Lionel Messi ya wuce yadda ake biyanshi...
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta baiwa ‘yan wasan Najeriya guda takwas da aka haifa a kasashen waje damar fara buga wa Najeriya wasanni. ‘Yan...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF Amaju Pinnick ya ce an biya mai horas da kungiyar kwallon ta kasa Super Eagles Gernot Rohr albashin wata...