Ƙasar Saudiyya ta sanar da ganin jaririn watan Dhul Hijjah a yau Laraba. Wannan ne ya nuna cewa gobe Alhamis 30 ga watan Yuni zai kasance...
A daren jiya ne dai Gwamna Kano Abdullahi Umar Ganduje da Sanatan Kano ta Arewa Barau Jibrin suka kaiwa dan takarar mataimakin gwamna Murtala Sule Garo,...
Mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan manyan ayyuka na musamman ya ƙaddamar da takarar Gwamnan jihar Jigawa a shekarar 2023 a ƙarƙashin jam’iyar APC. Injiniya Ahmad...
Ƙananan Hukumomin Gabasawa, Gezawa, Minjibir da Warawa sun dakatar da hawa Babur mai ƙafa biyu daga ranar Lahadi mai zuwa. Hakan na cikin wata sanarwa da...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sultan Sa’ad Abubakar ya umarci Musulmai a faɗin ƙasar nan da su fara duban watan Sha’aban 1443AH da ga yau Alhamis. Watan...
Marigayin DSP Abdulƙadir Abubakar Rano ɗan asalin ƙaramar hukumar Rano ne kuma an haife shi a garin na Rano da ke kano, kuma shi ne DPO...