

Tsohon gwamnan jihar Kano, Injiniya Rabi’u Musa Kwankawaso ya bawa kwamatin yaki da cutar Corona na jihar Kano Asibitinsa na Amana a matsayin gurin da za’a...
Wani malamin addinin musulunci a Kano Dakta Aminu Isma’il Abdulkadir ya ce yanzu haka ya samu nasarar kammala fassara littafin Sahihul Bukhari zuwa harshen Hausa. Cikin...
Al’ummar kwaryar birnin Kano sun shiga cikin zullumi sakamakon yawaitar mace-mace da ake samu a yankin kwaryar birnin. Rahotonni na nuni da cewa an samu karuwar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta musanta rade-radin da ake yawa cewa, wanda aka samu dauke da cutar Corona a jihar ya mutu. Kwamishinan Lafiya na jihar kuma...
Kididdigar cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta nuna cewa a ranar Lahadin nan ba a samu bullar cutar Coronavirus a jihar Kano ba....
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce mutuminnan Tasi’u Muhammad aka rika yada bidiyon sa a kafafan sada zumunta cewa ya kamu da cutar Coronavirus ya rasu. Cikin...
Gwamnan jihar jigawa Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar yace an samu mutum na farko a jihar jigawa daya kamu da cutar COVID-19 a karamar hukumar Kazaure. Gwamnan...
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya ce daga karfe 7 na safiyar Talata mai zuwa za a rufe kwaryar birnin Katsina ba shiga ba fita...
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce ta cafke wata babbar mota makare da mutane 62 da ta shigo jihar daga jihar Legas, dukda dokar hana shiga da...
Dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Rano, Kibiya da Bunkure, kuma shugaban ‘yan majalisar wakilai na kasa shiyyar Arewa maso yamma Alhaji Kabiru Alhassan Rurum...