
WHO:zata waiwaye cutar dake alaka da tabin hankali
Hukumar lafiya duniya WHO ta ce a wannan shekara za ta dauki gabaran yaki da cututtuka da ke alaka da tabin hankali da jama’a da dama ke fama da shi a …
Muryar Jama'a
Hukumar lafiya duniya WHO ta ce a wannan shekara za ta dauki gabaran yaki da cututtuka da ke alaka da tabin hankali da jama’a da dama ke fama da shi a …
Gwamnatin Jihar Kano ta kori wasu jami’an bada allurar rigakafin shan-inna su 12 sakamakon samun su da laifin karya dokokin bayar da allurar allurar da suka yiwa wasu ‘yara yayinda ake …
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta musanta rahotannin da ke cewa, ta kama tsohon gwamnan jihar Imo Rochas Okorocha. A cewar Hukumar ta EFCC babu kamshin gaskiya …
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sake nada Alhaji Usman Alhaji a matsayin sabon sakataren gwamnatin jihar ta Kano. Haka zalika gwamna Ganduje ya kuma ce, Alhaji Shehu Mu’azu, ya …
Kungiyar malamai ta kasa NUT ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya yi duk me yiwuwa wajen ganin an aiwatar da tsarin mafi karancin albashi ga dukkannin ma’aikatan tarayya, jihohi …
Kwalejin fasaha ta Kano ta bayyana aniyarta ta kara kaimi wajen bunkasa sha’anin koyo da koyarwa ga dalibai. Shugaban kwalejin Farfesa Mukhtar Atiku Kurawa ne ya bayyana hakan yayin zantawa da …
Hukumar kula da masu yiwa kasa hidima ta kasa NYSC, ta gardadi hukumomin jami’o’in kasar nan da su guji tura dalibai zuwa bautar kasa, da suka saba ka’idojin ta. Daraktan Janar …
Hukumar kula da ilimin bai daya ta Najeriya UBEC ta ce kaso 57 na malaman makarantu a Najeriya ne suke da kwarewar aiki. Shugaban Hukumar ta Dr Hamid Bobboyi ne ya …
Kungiyar ma’aikatan kananan hukumomi ta Najeriya NULGE ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya yi watsi da wasikar korafi da kungiyar gwamnoni ta kasa su ka rubuta suna …
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon fadowar wani gini a yammacin jiya laraba a garin Onitsha. Mai magana da yawun rundunar, Haruna Muhammad ne ya …