Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnatin tarayya ta karawa masu hidimar kasa alawus zuwa 30,00

Published

on

natin tarayya ta kara alawus din wata-wata na masu yiwa kasa hidima zuwa dubu talatin.

Ministar kudi Zainab Ahmed ce ta bayyana haka yayin taron manema labarai jiya a Abuja.

Ta ce gwamnati tana tsara yadda za ta fara biyan naira dubu talatin a matsayin alawus da ta ke bai wa masu yiwa kasa hidima.

A cewar ministar dokar hukumar kula da masu yiwa kasa hidima, cewa ta yi, a rika bai wa masu yiwa kasa hidima mafi karancin albashi da ma’aikata ke karba a kasar nan, a don haka alawun din su ya tashi zuwa dubu talatin bayan sanya hannu kan dokar mafi karancin albashi.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!